Home

Dr. Abubakar Muhammad Isa

Wannan mawallafi dan asalin Jihar Kano ne a Najeriya. An haife shi a ranar 30/4/1983 shekarar Miladiyya

Bayan karatun allo da haddar Qur’ani mai girma a shekarar 1997, ya yi:
1. Makarantar Firamare da Sakandare a Kano.
2. Kwalejin share fagen shiga Jami’a (CAS Kano) a shekarar 2006.
3. Shaidar Karamar Diploma a kan horon Malanta da Harshen
Larabci da harkokin addinin Musulunci a shekarar 2007.
4. Digirinsa na farko a Jami’ar Bayero da ke Kano shekarar
2011,
5. Samu shaidar Kwarewa ta Malanta a Kwalejin FCE Kano a shekarar 2015
6. A shekar 2012 ya zama malami a Kwalejin Musulunci da Shari’a ta Kano
a sashen nazarin harkokin Musulunci (Islamic Studies Department).
7. Ya kammala digirinsa na biyu a Jami’ar Jazera da ke da ke qasar Sudan a
shekarar 2020.
8. Ya kammala Digirin digri-gir (Ph,D), a Jami’ar Assalam da ke
Kharthoum babban birnin qasar Sudan a shekara ta dubu biyu da ashirin
da hudu 2024. Ya zama mataimakin shugaban sashen Musulunci (Deputy
H.O.D Islamic Studies Department), a kwalejin shari’a da Musuluci ta
jahar Kano (Aminu Kano College of Islamic and Legal Studies) a
shekarar 2024.
A yanzu kuma shi ne shugaban sashen addinin Musulunci a kwalegin,
(H.O.D) Islamic Studies Department.
Wasu daga shedar qwarewa ta musamman sun haxa da Ijaza ta Tajwidi
da cibiyar Al-azhar da ke Kano a shekarar 2003, da shedar haddar Qur’ani
a Jami’ar Qur’ani da ke Sudan a shekarar 2020..

Buy the book

Lorem ipsum dolor sit amet, consectetur adipiscing elit. Ut elit tellus, luctus nec ullamcorper mattis, pulvinar dapibus leo.

Bayan karatun allo da haddar Qur’ani mai girma a shekarar 1997, ya yi:
1. Makarantar Firamare da Sakandare a Kano.
2. Kwalejin share fagen shiga Jami’a (CAS Kano) a shekarar 2006.
3. Shaidar Karamar Diploma a kan horon Malanta da Harshen
Larabci da harkokin addinin Musulunci a shekarar 2007.
4. Digirinsa na farko a Jami’ar Bayero da ke Kano shekarar
2011,
5. Samu shaidar Kwarewa ta Malanta a Kwalejin FCE Kano a shekarar 2015
6. A shekar 2012 ya zama malami a Kwalejin Musulunci da Shari’a ta Kano
a sashen nazarin harkokin Musulunci (Islamic Studies Department).
7. Ya kammala digirinsa na biyu a Jami’ar Jazera da ke da ke qasar Sudan a
shekarar 2020.
8. Ya kammala Digirin digri-gir (Ph,D), a Jami’ar Assalam da ke
Kharthoum babban birnin qasar Sudan a shekara ta dubu biyu da ashirin
da hudu 2024. Ya zama mataimakin shugaban sashen Musulunci (Deputy
H.O.D Islamic Studies Department), a kwalejin shari’a da Musuluci ta
jahar Kano (Aminu Kano College of Islamic and Legal Studies) a
shekarar 2024.
A yanzu kuma shi ne shugaban sashen addinin Musulunci a kwalegin,
(H.O.D) Islamic Studies Department.
Wasu daga shedar qwarewa ta musamman sun haxa da Ijaza ta Tajwidi
da cibiyar Al-azhar da ke Kano a shekarar 2003, da shedar haddar Qur’ani
a Jami’ar Qur’ani da ke Sudan a shekarar 2020..

About the author

Dr. Abubakar Muhammad Isa

Wannan mawallafi dan asalin Jihar Kano ne a Najeriya. An haife shi a ranar 30/4/1983 shekarar Miladiyya

Dr. Abubakar Muhammad

Abubakar Muhammad Isa @ Ar Rayhan e-Books

Paperback

$15.00 + shipping

Kindle

$15.00 + shipping

Hardcover

$15.00 + shipping

Audiobook

$15.00 + shipping

You’ll also love

Wasu Daga Cikin Halayen Magabata.

Lines from poems
$15.00

Victor Hansen

Lorem ipsum dolor sit amet, consectetur adipiscing elit. Ut elit tellus, luctus nec ullamcorper mattis leo…

Consider the visual
$13.00

Victor Hansen

Lorem ipsum dolor sit amet, consectetur adipiscing elit. Ut elit tellus, luctus nec ullamcorper mattis leo…

Essence of the book
$17.00

Victor Hansen

Lorem ipsum dolor sit amet, consectetur adipiscing elit. Ut elit tellus, luctus nec ullamcorper mattis leo…

Your Attractive Heading

Your Attractive Heading

Ar-Rayhan Books

Info Box

Click here to change this text. Lorem ipsum dolor sit amet, consectetur adipiscing elit. Ut elit tellus, luctus nec ullamcorper mattis, pulvinar dapibus leo.